ข้ามไปยังเนื้อหา
Luka 14:2-4

Luka 14:2-4

2
A nan a gabansa kuwa akwai wani mutum mai ciwon kumburin ƙafa da hannu.
3
Sai Yesu ya tambayi masanan dokoki da Farisiyawa ya ce, “Daidai ne bisa ga doka, a yi warkarwa a ranar Asabbaci, ko babu?”
4
Amma ba su ce kome ba. Sai ya riƙe mutumin, ya warkar da shi, sa’an nan ya sallame shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options