Skip to content
Luka 14:2-4

Luka 14:2-4

2
A nan a gabansa kuwa akwai wani mutum mai ciwon kumburin ƙafa da hannu.
3
Sai Yesu ya tambayi masanan dokoki da Farisiyawa ya ce, “Daidai ne bisa ga doka, a yi warkarwa a ranar Asabbaci, ko babu?”
4
Amma ba su ce kome ba. Sai ya riƙe mutumin, ya warkar da shi, sa’an nan ya sallame shi.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options