Skip to content
Luka 14:1-2

Luka 14:1-2

1
Wata ranar Asabbaci, da Yesu ya shiga gidan wani sanannen Bafarisiye don cin abinci, sai mutane suka zuba masa ido da kyau.
2
A nan a gabansa kuwa akwai wani mutum mai ciwon kumburin ƙafa da hannu.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options