Skip to content
Luka 12:8-9

Luka 12:8-9

8
“Ina gaya muku, duk wanda ya shaida ni a gaban mutane, Ɗan Mutum ma zai shaida shi a gaban mala’ikun Allah.
9
Amma wanda ya yi mūsun sanina a gaban mutane, shi ma za a yi mūsunsa a gaban mala’ikun Allah.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options