Skip to content
Luka 12:20-21

Luka 12:20-21

20
“Amma Allah ya ce masa, ‘Kai wawa! A wannan dare za a nemi ranka. Bayan haka, wa zai gāji abin da ka tara wa kanka?’
21
“Haka zai zama ga duk wanda ya tara wa kansa dukiya, amma ba shi da arziki a gaban Allah.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options