Skip to content
Luka 11:24-25

Luka 11:24-25

24
“Lokacin da mugun ruhu ya fita daga mutum, sai ya bi ta wuraren da ba mutane, yana neman hutu, amma ya kāsa samu, sai ya ce, ‘Zan koma gidan da na bari.’
25
Sa’ad da ya koma, ya tarar da gidan a share da tsabta, kuma a shirye.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options