Skip to content
Luka 11:14-16

Luka 11:14-16

14
Sa’ad da Yesu yake fitar da wani beben aljani daga wani mutum, da aljanin ya fita, sai mutumin wanda da bebe ne, ya yi magana, taron kuwa suka yi mamaki.
15
Amma waɗansunsu suka ce, “Ai, da ikon Be’elzebub, sarkin aljanu ne, yake fitar da aljanu.”
16
Waɗansu kuma suka gwada shi, ta wurin neman yă nuna musu wata alama daga sama.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options