Skip to content
Luka 10:38-39

Luka 10:38-39

38
Yayinda Yesu da almajiransa suna cikin tafiya, sai ya kai wani ƙauye inda wata mace mai suna Marta ta marabce shi a gidanta.
39
Tana da ’yar’uwa mai suna Maryamu, wadda ta zauna a gaban Ubangiji tana jin maganarsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options