Skip to content
Luka 10:27-28

Luka 10:27-28

27
Sai ya amsa ya ce, “ ‘Ka ƙaunaci Ubangiji Allahnka da dukan zuciyarka, da dukan ranka, da dukan ƙarfinka, da kuma dukan hankalinka’; kuma, ‘Ka ƙaunaci maƙwabcinka kamar kanka.’ ”
28
Yesu ya ce, “Ka amsa daidai. Ka yi haka, kuma za ka rayu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options