Skip to content
Luka 1:63-64

Luka 1:63-64

63
Ya yi alama a kawo masa allo, a gaban kowa sai ya rubuta, “Sunansa Yohanna.” Dukan mutane kuwa suka yi mamaki.
64
Nan da nan bakinsa ya buɗe harshensa kuma ya saku, sai ya fara magana yana yabon Allah.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options