Skip to content
Luka 1:60-63

Luka 1:60-63

60
amma mahaifiyar yaron ta ce, “A’a! Za a ce da shi Yohanna.”
61
Sai suka ce mata, “Ba wani a cikin danginku mai wannan suna.”
62
Sai suka yi alamu wa mahaifinsa, don su san sunan da zai su a kira yaron.
63
Ya yi alama a kawo masa allo, a gaban kowa sai ya rubuta, “Sunansa Yohanna.” Dukan mutane kuwa suka yi mamaki.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options