Skip to content
Luka 1:6-7

Luka 1:6-7

6
Dukansu biyu kuwa masu adalci ne a gaban Allah, suna kuma bin umarnan Ubangiji da farillansa duka da halin rashin zargi.
7
Sai dai ba su da ’ya’ya, domin Elizabet bakararriya ce; kuma dukansu biyu sun tsufa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options