Luka 1:59-62
59
A rana ta takwas, sai suka zo don a yi wa yaron kaciya, dā za su sa masa sunan mahaifinsa Zakariya ne,
60
amma mahaifiyar yaron ta ce, “A’a! Za a ce da shi Yohanna.”
61
Sai suka ce mata, “Ba wani a cikin danginku mai wannan suna.”
62
Sai suka yi alamu wa mahaifinsa, don su san sunan da zai su a kira yaron.
Settings