Skip to content
Luka 1:57-58

Luka 1:57-58

57
Sa’ad da kwanaki suka yi don Elizabet ta haihu, sai ta haifi ɗa.
58
Maƙwabtanta da ’yan’uwanta suka ji cewa Ubangiji ya nuna mata jinƙai mai yawa, suka kuma taya ta farin ciki.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options