Skip to content
Luka 1:35-37

Luka 1:35-37

35
Mala’ikan ya amsa ya ce, “Ruhu Mai Tsarki zai sauko miki, ikon Maɗaukaki kuma zai rufe ke. Saboda haka, Mai Tsarkin nan da za a haifa, za a kira shi Ɗan Allah.
36
’Yar’uwarki Elizabet ma za tă haifi ɗa a tsufanta, ita da aka ce bakararriya, ga shi tana a watanta na shida.
37
Gama ba abin da zai gagari Allah.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options