Skip to content
Luka 1:31-32

Luka 1:31-32

31
Ga shi za ki yi ciki ki kuma haifi ɗa, za ki kuma ba shi suna Yesu.
32
Zai zama mai girma, za a kuma kira shi Ɗan Maɗaukaki. Ubangiji Allah zai ba shi gadon sarautar kakansa Dawuda,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options