Skip to content
Luka 1:29-30

Luka 1:29-30

29
Maryamu ta damu ƙwarai da kalmominsa, tana tunani wace irin gaisuwa ce haka?
30
Amma mala’ikan ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, Maryamu, kin sami tagomashi a wurin Allah.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options