Skip to content
Firistoci 27:30-31

Firistoci 27:30-31

30
“ ‘Ushirin kome daga gona, ko hatsi daga ƙasa, ko ’ya’yan itatuwa daga itatuwa, na Ubangiji ne, mai tsarki ne ga Ubangiji.
31
In mutum ya fanshi wani zakansa, dole yă ƙara kashi ɗaya bisa biyar na darajar.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options