Skip to content
Firistoci 26:9-10

Firistoci 26:9-10

9
“ ‘Zan dube ku da idon rahama, in kuma sa ku riɓaɓɓanya ku kuma ƙaru, zan kiyaye alkawarina da ku.
10
Za ku ci gaba da cin girbin bara, har ku fitar da shi don ku sami wurin saboda sabo.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options