ข้ามไปยังเนื้อหา
Firistoci 26:6-8

Firistoci 26:6-8

6
“ ‘Zan ba ku salama a ƙasar, za ku kuwa kwanta, kuma babu wani da zai tsorata ku. Zan kori mugayen namun jeji daga ƙasar, takobi kuma ba zai ratsa cikin ƙasarku ba.
7
Za ku kori abokan gābanku, za su kuwa fāɗi a kaifin takobi a gabanku.
8
Mutanenku biyar za su kori mutum ɗari, mutanenku ɗari kuma za su kori mutane dubu goma, abokan gābanku kuma za su fāɗi a kaifin takobi a gabanku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options