Skip to content
Firistoci 26:3-5

Firistoci 26:3-5

3
“ ‘In kuka kiyaye farillaina, kuka yi biyayya da umarnaina,
4
zan aika da ruwan sama a lokacinsa, ƙasa kuma za tă ba da hatsi, itatuwa kuma za su haihu ’ya’yansu.
5
Masussukanku za su ci gaba har lokacin girbin inabi, girbin inabi kuma zai ci gaba har lokacin shuki, za ku kuma ci duk abincin da kuke so cikin salama a ƙasarku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options