Skip to content
Firistoci 11:24-25

Firistoci 11:24-25

24
“ ‘Duk wanda ya taɓa mushen waɗannan dabbobi, zai ƙazantu har fāɗuwar rana.
25
Duk wanda ya ɗauki ɗaya daga cikin gawawwakinsu dole yă wanke rigunansa, zai kuma ƙazantu har zuwa yamma.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options