Makoki 3:37-39
37
Wane ne ya isa yă yi magana kuma ta cika in ba Ubangiji ne ya umarta ba?
38
Ba daga bakin Maɗaukaki ne bala’i da abubuwa masu kyau suke fitowa ba?
39
Don mene ne wani mai rai zai yi gunaguni sa’ad da aka ba shi horo domin zunubansa?