Skip to content
Mahukunta 9:40-41

Mahukunta 9:40-41

40
Abimelek ya kore shi, mutane da yawa suka ji ciwo a yaƙin, har zuwa ƙofar birnin.
41
Abimelek ya zauna a Aruma, Zebul kuwa ya kori Ga’al da ’yan’uwansa daga Shekem.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options