Mahukunta 9:39-41
39
Saboda haka Ga’al ya fito da ’yan ƙasar Shekem suka yaƙi Abimelek.
40
Abimelek ya kore shi, mutane da yawa suka ji ciwo a yaƙin, har zuwa ƙofar birnin.
41
Abimelek ya zauna a Aruma, Zebul kuwa ya kori Ga’al da ’yan’uwansa daga Shekem.