Skip to content
Mahukunta 9:38-39

Mahukunta 9:38-39

38
Sa’an nan Zebul ya ce masa, “Ina bakin da ka yi ɗin, kai da ka ce, ‘Wane ne Abimelek da za mu bauta masa.’ Ba mutanen ne ka yi musu ba’a ba? Fita, ka yaƙe su mana!”
39
Saboda haka Ga’al ya fito da ’yan ƙasar Shekem suka yaƙi Abimelek.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options