Skip to content
Mahukunta 9:31-33

Mahukunta 9:31-33

31
Asirce sai ya aiki manzanni wajen Abimelek, yana cewa, “Ga’al ɗan Ebed da ’yan’uwansa sun zo Shekem suna kuma zuga birnin sun tayar maka.
32
To, in dare ya yi, sai ka zo da mutanenka ku yi kwanto a filaye.
33
Kashegari da safe, sai ku tashi ku fāɗa wa birnin. Sa’ad da Ga’al da mutanensa suka faɗa maka, sai ka yi abin da ka iya yi da su.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options