Skip to content
Mahukunta 9:22-23

Mahukunta 9:22-23

22
Bayan Abimelek ya yi shekara uku yana mulki a Isra’ila,
23
sai Allah ya aiko da mugun ruhu tsakanin Abimelek da ’yan ƙasar Shekem, waɗanda suka ci amanar Abimelek.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options