Skip to content
Mahukunta 8:22-23

Mahukunta 8:22-23

22
Isra’ilawa suka ce wa Gideyon, “Ka yi mulkinmu, kai, ɗanka da jikanka, domin ka cece mu daga hannun Midiyawa.”
23
Amma Gideyon ya ce musu, “Ni, ko ɗana, ba za mu yi mulkinku ba. Ubangiji ne zai yi mulkinku.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options