Skip to content
Mahukunta 6:7-10

Mahukunta 6:7-10

7
Sa’ad da Isra’ilawa suka yi kuka ga Ubangiji saboda Midiyawa,
8
sai ya aika musu da annabi, wanda ya ce, “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce na fitar da ku daga Masar, daga ƙasar bauta.
9
Na ƙwace ku daga ikon Masarawa da kuma daga dukan hannuwan masu danniya. Na kore su a gabanku na kuma ba ku ƙasarsu.
10
Na ce muku, ‘Ni ne Ubangiji Allahnku; kada ku bauta allolin Amoriyawa, waɗanda kuke zama a ƙasarsu.’ Amma ba ku saurare ni ba.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options