Skip to content
Mahukunta 6:34-35

Mahukunta 6:34-35

34
Sa’an nan Ruhun Ubangiji ya sauko wa Gideyon, ya kuma busa ƙaho, ya kira mutanen Abiyezer su bi shi.
35
Ya aika manzanni ko’ina a Manasse, yana kiransu su kintsa, haka ma Asher, Zebulun da Naftali, ta haka su ma suka haura su sadu da su.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options