Skip to content
Mahukunta 6:22-23

Mahukunta 6:22-23

22
Sa’ad da Gideyon ya gane mala’ikan Ubangiji ne, sai ya ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka! Na ga mala’ikan Ubangiji ido da ido.”
23
Amma Ubangiji ya ce masa, “Salama! Kada ka ji tsoro, ba za ka mutu ba.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options