Skip to content
Mahukunta 6:15-16

Mahukunta 6:15-16

15
Gideyon ya ce, “Amma Ubangiji, yaya zan iya ceci Isra’ila? Kabilata ce marar ƙarfi duka a Manasse, kuma ni ne ƙarami a iyalina.”
16
Ubangiji ya ce, “Zan kasance tare da kai, za ka kuwa fatattake dukan Midiyawa gaba ɗaya.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options