Skip to content
Mahukunta 6:1-2

Mahukunta 6:1-2

1
Isra’ilawa suka sāke yin mugayen ayyuka a gaban Ubangiji, sai ya ba da su ga Midiyawa shekara bakwai.
2
Da Midiyawa suka matsa musu sosai, sai Isra’ilawa suka yi wa kansu mafakai a rammukan duwatsu, kogona da kuma mafaka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options