Skip to content
Mahukunta 3:29-30

Mahukunta 3:29-30

29
A lokacin sun kashe mutanen Mowab dubu goma, dukansu jarumawa da masu ji da ƙarfi; ba ko ɗaya da ya tsira.
30
A wannan rana aka mai da Mowab bayin Isra’ila, ƙasar kuwa ta sami zaman lafiya shekara takwas.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options