Skip to content
Mahukunta 3:13-14

Mahukunta 3:13-14

13
Da ya sami Ammonawa da Amalekawa suka haɗa hannu tare, sai Eglon ya tafi ya auka wa Isra’ila, suka ƙwace Birnin Dabino.
14
Isra’ilawa suka zama bayin Eglon sarkin Mowab shekara goma sha takwas.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options