Skip to content
Mahukunta 3:1-2

Mahukunta 3:1-2

1
Waɗannan su ne al’umman da Ubangiji ya bari don yă gwada duk waɗannan Isra’ilawan da ba su san yaƙi a Kan’ana ba
2
(ya yi haka ne domin yă koya wa zuriyar Isra’ilawa waɗanda ba su taɓa yin yaƙi a dā ba),
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options