Skip to content
Mahukunta 21:2-3

Mahukunta 21:2-3

2
Sai mutanen suka tafi Betel, inda suka zauna a gaban Allah har yamma, suna tā da muryoyinsu suna kuka mai zafi.
3
Suka ce, ya Ubangiji, Allah na Isra’ila, “Me ya sa wannan abu ya faru da Isra’ila? Don me kabila ɗaya daga Isra’ila za tă ɓace a yau?”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options