Skip to content
Mahukunta 21:10-11

Mahukunta 21:10-11

10
Saboda haka sai taron ya umarci jarumai dubu goma sha biyu su je Yabesh Gileyad su karkashe waɗanda suke zaune a can, duk da mata da yara.
11
Suka ce musu, “Ga abin da za ku yi. Ku karkashe duk namiji da kowace macen da ta riga ta san namiji.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options