Skip to content
Mahukunta 15:9-10

Mahukunta 15:9-10

9
Filistiyawa suka haura suka yi sansani a Yahuda, suka bazu kusa da Lehi.
10
Mutanen Yahuda suka ce, “Me ya sa kuka zo mana da yaƙi?” Sai suka ce, “Mun zo ne mu kama Samson, a matsayin fursunan yaƙi, mu yi masa kamar yadda ya yi mana.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options