Skip to content
Mahukunta 15:7-8

Mahukunta 15:7-8

7
Samson ya ce musu, “Tun da kun aikata wannan, ba zan bari ba har sai na ɗau fansa a kanku.”
8
Ya kuwa fāɗa musu ya kuma karkashe su da yawa. Sa’an nan ya gangara ya zauna a kogo a dutsen Etam.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options