Skip to content
Mahukunta 13:21-23

Mahukunta 13:21-23

21
Da mala’ikan Ubangiji bai ƙara bayyana kansa ga Manowa da matarsa ba, sai Manowa ya gane cewa mala’ikan Ubangiji ne.
22
Ya ce wa matar, “Ba shakka za mu mutu, gama mun ga Allah!”
23
Amma matar ta ce, “Da Ubangiji yana nufin kashe mu ne, da ba zai karɓi hadaya ta ƙonawa da hadaya ta hatsi daga hannunmu, ko yă nuna mana dukan waɗannan abubuwa ko abin da ya gaya mana ba.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options