Skip to content
Mahukunta 1:1-2

Mahukunta 1:1-2

1
Bayan da Yoshuwa ya rasu, Isra’ilawa suka tambayi Ubangiji suka ce, “Wane ne zai fara tafiya don yă yaƙi Kan’aniyawa dominmu?”
2
Sai Ubangiji ya ce, “Yahuda zai tafi. Na riga na ba da ƙasar a hannunsu.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options