Vai al contenuto
Yoshuwa 8:26-27

Yoshuwa 8:26-27

26
Gama Yoshuwa bai janye hannunsa da yake riƙe da māshinsa ba har sai da ya hallaka dukan mazaunan Ai.
27
Amma Isra’ilawa suka kwashe ganima da dabbobin birnin nan yadda Ubangiji ya umarci Yoshuwa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options