Skip to content
Yoshuwa 7:4-5

Yoshuwa 7:4-5

4
Saboda haka sai kimanin mutum duba uku suka haura; amma mutanen Ai suka fatattake su,
5
suka kashe Isra’ilawa wajen mutum talatin da shida, suka fafari Isra’ilawa tun daga bakin ƙofar birnin har zuwa wurin da ake fasa duwatsu. Suka karkashe su a gangare. Wannan ya sa zuciyar Isra’ilawa ta narke suka zama kamar ruwa.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options