Skip to content
Yoshuwa 24:23-24

Yoshuwa 24:23-24

23
Yoshuwa ya ce musu, “Yanzu sai ku zubar da allolin da suke cikinku, ku miƙa wa Ubangiji, Allah na Isra’ila zuciyarku.”
24
Mutanen kuma suka ce, “Za mu bauta wa Ubangiji Allahnmu, mu kuma yi masa biyayya.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options