Skip to content
Yoshuwa 15:16-17

Yoshuwa 15:16-17

16
Kaleb ya ce, “Zan ba da ’yata Aksa aure ga wanda zai ci Kiriyat Sefer da yaƙi.”
17
Otniyel ɗan Kenaz, ɗan’uwan Kaleb, ya ci Kiriyat Sefer da yaƙi; saboda haka Kaleb ya ba wa Aksa ’yarsa, ya kuwa aure ta.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options