Yoshuwa 10:38-39
38
Yoshuwa da Isra’ilawa duka suka juya suka kai wa Debir hari,
39
suka hallaka birnin, da sarkinta da ƙauyukanta, suka karkashe dukan mazaunan wurin, ba su bar wani da rai ba. Suka yi wa Debir da sarkinta yadda suka yi wa Libna da sarkinta da kuma Hebron.