Skip to content
Yunana 1:15-16

Yunana 1:15-16

15
Sa’an nan suka ɗauki Yunana suka jefar da shi daga jirgin, sai tekun ya kwanta.
16
Ganin haka sai mutanen suka cika da tsoron Ubangiji, suka kuma miƙa wa Ubangiji hadaya, suka yi wa’adi da shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options