Skip to content
Yohanna 9:34-35

Yohanna 9:34-35

34
Sai suka amsa suka ce, “Kai da aka haifa cike da zunubi; za ka yi karambanin koyarwar da mu!” Sai suka kore shi.
35
Yesu ya ji labari cewa sun kore shi, da ya same shi kuwa, sai ya ce, “Ka gaskata da Ɗan Mutum?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options