Skip to content
Yohanna 8:16-18

Yohanna 8:16-18

16
Amma ko da zan yi shari’a, shari’ata daidai ce, don ba ni kaɗai ba ne. Ina tare da Uba da ya aiko ni.
17
A cikin Dokarku a rubuce yake cewa shaidar mutum biyu tabbatacciya ce.
18
Ni ne nake shaidar kaina, Uba da ya aiko ni kuma yana shaidata.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options